Monthly Archives: December, 2013

Allah Ya isarwa Adamu Zango

Ina mamakin mutane irina, masu bala’in kauxi da shiga lamarin da bai shafe su ba. Amma ni dai ina da y’ar dama-dama daga cikinsu, tunda ni ina yi ne da niyyar yin hannunka mai sanda. Shi ya sa ban cika ba wa kaina haushi sosa-sosai ba. Idan ba kauxi da shiga abin da ba’a sa mutum ba, ina ruwanka da yawo kana yaxa labarin cewa Adamu ya yi wa Nafisa Abdullahi (sai watarana) ciki? To yanzu dai ta faru ta qare, don Adamu xin da kansa ya mayar da martani, yana mai cewa bai yafe ba, idan an haxu lafira Allah zai yi muku hisabi.

Idan akwai wani abu da ya kamata a ja hankalin Adamu Zango akai shi ne: Continue reading →