Tag Archives: HUDUBA DAGA MASALLACIN JAMI’A MALLAKAR JIHAR GOMBE

ILMI AMANA NE.

Wannar huduba tazo daidai lokacin da da yawa cikin daliban manyan makarantu na gaba da sakandare suke rubuta jarrabawa, wassu kuma suna shirin farawa a ‘yan kwanaki kadan masu zuwa, musamman daliban Jami’a Mallakar jihar Gombe wanda suke shirye-shiryen farawa.

Malam yayi amfani da wannar dama yayi kira da babbar murya ga dalibai su dage matuka wajen karatu, da kuma nacewa da addu’a. ya kuma tsawatar kan harkar magudin jarrabawa yana me bayyana munin hakan da haramcinsa a shari’a.
Hudubar ta kunshi muhimman abububuwa da dukkan musulmi zai so ya sauraresu ya kuma yi amfani dasu, musamman su dalibai masu shirin rubuta jarrabawa. Continue reading →